Muhammad Malumfashi - Profile and Journalist Details
Find journalists that align with your industry, location and vision. Unlock Muhammad Malumfashi's full journalist profile, including location, coverage topics, current employer, biography and preferences. Sign up today and start building journalist relationships that fuel your startup's growth.
Get connected with journalists todayMuhammad Malumfashi
Verified
Editor and Translator, Legit.ng
Kaduna State
Beats
Biography
I am a freelance bi-lingual Writer, Translator, Transcriber and Interpreter. Since 2016, I have worked with Legit (NAIJ.com) as a Hausa Editor. I worked as a contributor and political content writer for Opera News as well as a Hausa – English translator with Malala Fund. I have participated in several projects such as the localization of web contents, translation of books, etc.
Content
By Sharif Lawal, Muhammad Malumfashi Verified, Mudathir Ishaq| Legit.ng Verified FCT, Abuja - Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya fuskanci suka saboda irin zaɓin da yake yi wajen raba muƙamai a gwamnatinsa. Editan Legit Hausa Sharif Lawal yana da ƙwarewar shekaru wajen kawo rahotannin siyasa, al'amuran yau da kullum, tsegumi da nishaɗiWasu mutane da dama na ganin cewa waɗannan naɗe-naɗen nasa sun fi karkata zuwa wasu sassan ƙasar nan fiye da wasu.
By Aisha Ahmad, Muhammad Malumfashi Verified, Mudathir Ishaq| Legit.ng Verified Wata kotu a Kano ta fusata bayan an tabbatar da cewa wani matashi ya yi yunkurin hallaka mahaifinsa, saboda kawai ya hana shi kudin batarwa Kotu ta yanke wa matashin hukuncin ɗaurin shekaru biyu a gidan yari saboda yunƙurin kai wa mahaifinsa hari da almakashi a Fagge Matashin ya amsa laifin da ake tuhumarsa da shi, wanda ya haɗa da ɗaukar makami ba bisa ƙa’ida ba da kuma barazanar kisa Alƙali ya ƙara masa tarar N20,000 da bulala 40, tare da yi masa ƙarin ɗaurin wata shida idan ya kasa biyan...
By Aisha Ahmad, Muhammad Malumfashi Verified, Mudathir Ishaq| Legit.ng Verified Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ta kammala biyan wani tsohon bashin ₦2.5bn da jami’ar Cyprus ke bin gwamnatin tun a zamanin Abdullahi Ganduje Wannan kudin ya kasance ragowar bashin kudin makaranta na ɗalibai da gwamnati ta dauki nauyin karatunsu, wanda suka kammala shekaru biyar baya Yanzu haka, bayan shafe zaman gida babu makoma, daliban su akalla 84 za su samu damar karbar takardun shaidar kammala karatu a fannoni daban dabanA'isha Ahmad edita ce a sashen Hausa na Legit.
Company Info
Legit.ng
Legit.ng is Nigeria's leading online news and entertainment publisher, established in 2012. Based in Ikeja, Lagos, with an editorial hub in Abuja, it serves over 10 million unique readers monthly and garners more than 50 million views. The platform is part of Naij.com Media Limited and collaborates with other media outlets across Africa. Legit.ng offers a diverse range of content, including news on entertainment, business, politics, and current affairs. It launched a popular Android mobile app in 2014, which has over 5 million installs. The platform supports multiple languages, including English and Hausa, to reach a wider audience. Legit.ng has formed partnerships with companies like Opera Software and MTN Group to enhance internet access in Nigeria and has integrated AI to improve content personalization and customer support. Recognized as Nigeria's most popular digital news website, it also holds a significant presence on social media platforms.
Nigeria, Nigeria
+234 810 304 4899
Founded: 2012